Selected

Original Text
Abubakar Gumi

Available Translations

101 Al-Qāri`ah ٱلْقَارِعَة

< Previous   11 Āyah   The Calamity      Next >  

بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيمِ
In the name of Allah, Most Gracious, Most Merciful.

101:1 ٱلْقَارِعَةُ
101:1
Abubakar Gumi (Hausa) :
Mai ƙwanƙwasar (zukata da tsõro)!

101:2 مَا ٱلْقَارِعَةُ
101:2
Abubakar Gumi (Hausa) :
Mẽnẽ ne mai ƙwanƙwasa?

101:3 وَمَآ أَدْرَىٰكَ مَا ٱلْقَارِعَةُ
101:3
Abubakar Gumi (Hausa) :
Kuma me ya sanar da kai abin da ake ce wa mai ƙwanƙwasa?

101:4 يَوْمَ يَكُونُ ٱلنَّاسُ كَٱلْفَرَاشِ ٱلْمَبْثُوثِ
101:4
Abubakar Gumi (Hausa) :
Rãnar da mutãne za su kasance kamar 'ya'yan fari mãsu wãtsuwa.

101:5 وَتَكُونُ ٱلْجِبَالُ كَٱلْعِهْنِ ٱلْمَنفُوشِ
101:5
Abubakar Gumi (Hausa) :
Kuma duwãtsu su kasance kamar gãshin sũfin da aka saɓe.

101:6 فَأَمَّا مَن ثَقُلَتْ مَوَٰزِينُهُۥ
101:6
Abubakar Gumi (Hausa) :
To, amma wanda ma'aunansa suka yi nauyi.

101:7 فَهُوَ فِى عِيشَةٍ رَّاضِيَةٍ
101:7
Abubakar Gumi (Hausa) :
To, shi yana a cikin wata rayuwa yardadda.

101:8 وَأَمَّا مَنْ خَفَّتْ مَوَٰزِينُهُۥ
101:8
Abubakar Gumi (Hausa) :
Kuma amma wanda ma'aunansa suka yi sauƙi (bãbu nauyi).

101:9 فَأُمُّهُۥ هَاوِيَةٌ
101:9
Abubakar Gumi (Hausa) :
To, uwarsa Hãwiya ce.

101:10 وَمَآ أَدْرَىٰكَ مَا هِيَهْ
101:10
Abubakar Gumi (Hausa) :
Kuma me ya sanar da kai mece ce ita?

101:11 نَارٌ حَامِيَةٌۢ
101:11
Abubakar Gumi (Hausa) :
Wata wuta ce mai zafi.