Selected
Original Text
Abubakar Gumi
Abdullah Yusuf Ali
Abdul Majid Daryabadi
Abul Ala Maududi
Ahmed Ali
Ahmed Raza Khan
A. J. Arberry
Ali Quli Qarai
Hasan al-Fatih Qaribullah and Ahmad Darwish
Mohammad Habib Shakir
Mohammed Marmaduke William Pickthall
Muhammad Sarwar
Muhammad Taqi-ud-Din al-Hilali and Muhammad Muhsin Khan
Safi-ur-Rahman al-Mubarakpuri
Saheeh International
Talal Itani
Transliteration
Wahiduddin Khan
بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيمِ
In the name of Allah, Most Gracious, Most Merciful.
107:1
أَرَءَيْتَ ٱلَّذِى يُكَذِّبُ بِٱلدِّينِ
107:1
Shin, ka ga wanda ke ƙaryatãwa game da sakamako? - Abubakar Gumi (Hausa)
107:2
فَذَٰلِكَ ٱلَّذِى يَدُعُّ ٱلْيَتِيمَ
107:2
To, wannan shi ne ke tunkue marãya (daga haƙƙinsa). - Abubakar Gumi (Hausa)
107:3
وَلَا يَحُضُّ عَلَىٰ طَعَامِ ٱلْمِسْكِينِ
107:3
Kuma bã ya kwaaitarwa bisa bãyar da abinci ga matalauci. - Abubakar Gumi (Hausa)
107:4
فَوَيْلٌ لِّلْمُصَلِّينَ
107:4
To, bone yã tabbata ga masallata. - Abubakar Gumi (Hausa)
107:5
ٱلَّذِينَ هُمْ عَن صَلَاتِهِمْ سَاهُونَ
107:5
Waɗanda suke masu shagala daga sallarsu. - Abubakar Gumi (Hausa)
107:6
ٱلَّذِينَ هُمْ يُرَآءُونَ
107:6
Waɗanda suke yin riya (ga ayyukansu) - Abubakar Gumi (Hausa)
107:7
وَيَمْنَعُونَ ٱلْمَاعُونَ
107:7
Kuma suna hana taimako. - Abubakar Gumi (Hausa)