Selected

Original Text
Abubakar Gumi

Available Translations

107 Al-Mā`ūn لْمَاعُون

< Previous   7 Āyah   The Small Kindesses      Next >  

بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيمِ
In the name of Allah, Most Gracious, Most Merciful.

107:1 أَرَءَيْتَ ٱلَّذِى يُكَذِّبُ بِٱلدِّينِ
107:1
Abubakar Gumi (Hausa) :
Shin, ka ga wanda ke ƙaryatãwa game da sakamako?

107:2 فَذَٰلِكَ ٱلَّذِى يَدُعُّ ٱلْيَتِيمَ
107:2
Abubakar Gumi (Hausa) :
To, wannan shi ne ke tunkue marãya (daga haƙƙinsa).

107:3 وَلَا يَحُضُّ عَلَىٰ طَعَامِ ٱلْمِسْكِينِ
107:3
Abubakar Gumi (Hausa) :
Kuma bã ya kwaaitarwa bisa bãyar da abinci ga matalauci.

107:4 فَوَيْلٌ لِّلْمُصَلِّينَ
107:4
Abubakar Gumi (Hausa) :
To, bone yã tabbata ga masallata.

107:5 ٱلَّذِينَ هُمْ عَن صَلَاتِهِمْ سَاهُونَ
107:5
Abubakar Gumi (Hausa) :
Waɗanda suke masu shagala daga sallarsu.

107:6 ٱلَّذِينَ هُمْ يُرَآءُونَ
107:6
Abubakar Gumi (Hausa) :
Waɗanda suke yin riya (ga ayyukansu)

107:7 وَيَمْنَعُونَ ٱلْمَاعُونَ
107:7
Abubakar Gumi (Hausa) :
Kuma suna hana taimako.