Selected

Original Text
Abubakar Gumi

Available Translations

99 Az-Zalzalah ٱلزَّلْرَلَة

< Previous   8 Āyah   The Earthquake      Next >  

بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيمِ
In the name of Allah, Most Gracious, Most Merciful.

99:1 إِذَا زُلْزِلَتِ ٱلْأَرْضُ زِلْزَالَهَا
99:1
Abubakar Gumi (Hausa) :
Idan aka girgiza ƙasa, girgizawarta.

99:2 وَأَخْرَجَتِ ٱلْأَرْضُ أَثْقَالَهَا
99:2
Abubakar Gumi (Hausa) :
Kuma ƙasa ta fitar da kayanta, masu nauyi.

99:3 وَقَالَ ٱلْإِنسَـٰنُ مَا لَهَا
99:3
Abubakar Gumi (Hausa) :
Kuma mutum ya ce "Mẽ neya same ta?"

99:4 يَوْمَئِذٍ تُحَدِّثُ أَخْبَارَهَا
99:4
Abubakar Gumi (Hausa) :
A rãnar nan, zã ta faɗi lãbãrinta.

99:5 بِأَنَّ رَبَّكَ أَوْحَىٰ لَهَا
99:5
Abubakar Gumi (Hausa) :
cewa Ubangijinka Ya yi umurni zuwa gare ta.

99:6 يَوْمَئِذٍ يَصْدُرُ ٱلنَّاسُ أَشْتَاتًا لِّيُرَوْا۟ أَعْمَـٰلَهُمْ
99:6
Abubakar Gumi (Hausa) :
A rãnar nan mutane za su fito dabam-dabam domin a nuna musu ayyukansu.

99:7 فَمَن يَعْمَلْ مِثْقَالَ ذَرَّةٍ خَيْرًا يَرَهُۥ
99:7
Abubakar Gumi (Hausa) :
To, wanda ya aikata (wani aiki) gwargwadon nauyin zarra, na alheri, zai gan shi.

99:8 وَمَن يَعْمَلْ مِثْقَالَ ذَرَّةٍ شَرًّا يَرَهُۥ
99:8
Abubakar Gumi (Hausa) :
Kuma wanda ya aikata gwargwadon nauyin zarra na sharri, zai gan shi.